Skip to content

Girgiza kai na shiga yi da sauri hadi da zaro idanuwa ina kallon sa cikin tsoro, da firgici da kaduwa, kallon da na gani cikin idanun sa ya tabbatar min yana nufin kalaman sa, na cewa in bai sha giya ba a halin yanzu zai zautu, na dauka mun dade da baiwa maganar giya baya, na dauka Hamzah ya bar komai da ya danganci sabon Allah da wasa da addini daga ranar da yayi min alkawarin canzawa, ya kuma canza din, ni kuma na kuma karbi tuban sa da dukkan zuciya ta?

I will no more accept his “zan bari. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Sakacin Waye? 52”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.