Skip to content

Ko babu komai zuciya ta ta yi sanyi da wadannan kalaman na Ya Omar, kamar a yanzu yake fada min su. A hankali na kira sunan sa, sunan da na jima na dade ban kira shi da shi ba.

“Habeeby!”

Gabadaya komai da yake yi ya tsaya cak! A cikin ofishin sa yake a wannan lokacin don a can yake kwana yanzun ya kasa shiga gidan, tun daga lokacin da ya kori Siyama ya dawo ya tarar babu ita babu alamar ta a kofar gidan sa, wannan ya kara tabbatar masa Omar ya zo ya dauke ta. Da ma ya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.