Skip to content

DR. MAMMAN GEMBU

Yau tun safe da ya tashi da Siyama ya tashi a ran sa, yayi mafarkin wai ga ta tana ta binsa tana kuka ya ki kula ta, ga Omar tare da ita yana ta cewa, “Abba ka yafewa Boddo na”.

Da wannan ya tashi a ran sa wanda ya sa begen ‘ya’yan nasa guda biyu da kewarsu ta addabe shi. Har Wasila da ke hada masa shayi ta lura ya yi zugum cikin tunani. ‘Yammatan Abba wato Maryam-Jamila da Shukra-Nadiya na ta ba shi labarin primary school graduation din su da aka yi jiya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.