Skip to content

"Ke Nabila, tashi ki bi mijinki"

Ba dan ta so ba sai dan kada Umma ta ga kamar ta rainata ne ya saka ta haɗa kan kwanukanta ta saka a kwando ta yi musu sallama ta bi bayan Hussaini. Lawisa ta riga da ta yi gaba, shi kuma yana tafiya sannu a hankali dan ta ci mishi.

"Motar fa tana can"

Ya faɗa yana nuna mata inda ya ajiye motar ganin ta nufi wani wajen. Tsayawa ta yi ta kalleshi sama da ƙasa kafin ta ce

"Au ka ɗauka bin naka zamu yi? Yanda na hau adaidaita na. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.