Skip to content

Duk safiyar da zata gani, idan ta bude ido, ta fito daga daki da nufin yin alwalar Asuba taci karo da bokitin kullu, sai tunanin inda zata samarwa kanta mafita daga rayuwar data taso a cikinta ta fado mata. Amman zaren duk da zata kama, sai taga tsayin shi yayi mata yawa, tazarar da take tsakaninsu tayi nisan da ba zata iya cimmata ba. In taje makaranta kuma, ta ga yanda take fahimtar duk wani darasi da za'ayi musu, kusan fiye da kowa a ajin, sai ranta ya kara jagulewa. Idan ma tace karatu zata kama a matsayin mafita. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Tsakaninmu 6”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.