Miƙa mata wayar Ummu Hani ta yi, kafin ta ce, “haka ne bancan canci miji kamar Faruk ba sai dai kaddara ta zaɓa min shi, na karba Allah yaban ladan hakuri zan cigaba da yi masa addu'a, shidin mijinane an riga an ɗaura bacin haka ma yanada wani bangare nasa na gari zan kalli wannan ɓangaren in ci gaba da zama dashi, karki damu ina ji a raina zai daina ko me yake.”
Sakato Fatima ta yi tana kallonta ada ta raina shekarun yarinyar tana zaton tana nuna mata zata rushe da kuka ta tubure sai ya. . .