Skip to content

Tun a hanya Faruk ke faman gwada layin Ummu Hani sai dai bata shiga sitiyarin motar ya murda bisa titin da zai sada shi da gidan su Ummu din, ransa a bace yake hankalin sa a tashe yake ji yake kamar ya yi tsuntsu yaje ya fadawa Ummu ba yaudarar ta yake ba hasalima shi ya jima da tuba.

Wayar sa da ta hau ruri ne yasa shi saurin dauka dan azaton sa ko Ummun ce ta biyo kiran kamar yadda ta saba in taga missed called din sa, sai dai kash! ba ita din bace, Fatima ce dan Allah. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Ummu Hani 17”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.