A hankula ya sake ta jin zuciyar sa tana raya masa abubuwa da dama, miƙewa ya yi yana faɗin “Bari inje nasan ana ta jirana a office sai na dawo anjima.” “Bari in je in faɗawa Hajiya ta zo ta yi godiya.” Inji Ummu Hanin.
“Kin jiki dan Allah ki kyale ta ai ba wani abu bane.”
Murmushi ta yi masa, “Tom shikenan nawan Allah ya kiyaye hanya.” “Amin” Ya ce yayin da Ummu Hanin ta ce, “Yawwa anjima zani in ma Salman albishir.” “Ki ce kawai za ki yawo Malama.” Faruk ya bata amsa.
“La'ila. . .