Skip to content

Kai tsaye ɗakin Faruk Fatima ta nufa sai da ta isa bakin ƙofar sashen sannan ta tuna ashe fa yanzu bata da makullun shashin nasa, tsaki ta ɗan ja kafin ta juya zuwa main cikin gidan umman su Faruk ta gaisar sukai ɗan hira kafin ta fito ta zauna a verenda tana duba waya yau kam taci aniyar dole sai ta ga Faruk.

Tana zaune magariba tayi duk da ta gaji anma haka ta daure ta shiga cikin gida tayi alwalawa tayi sallah, dakin da ta saba kwana in taje gidan kwana ta koma zaman jiran Faruk.

Ganin har goma. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.