Skip to content

Satin su biyu kawai da zuwa Zariya Ummu Hani duk ta bi ta rame ta kuma baƙi in ka kalli fuskar ta tayi fayau da ita abin tausayi baka ganin komai sai dogon hancin ta da manyan idanun ta da suka kuma girma sabida kunburin kuka da sukai dan waccan Jarumar Ummu Hani wadda bata kuka ta jima da suma dan kuwa wannan Ummu Hanin ko yaya ta ɗora idanun ta bisa mijin nata hawaye ne ke wanke mata fuska.

Zuciyar ta cike take da tausayin mijin ta in ta ganshi a kwance tamkar gawa zuciyar ta kuma tsinkewa. . .

This is a free series. You just need to login to read.

2 thoughts on “Ummu Hani 25”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.