Skip to content

Ummu na faɗin haka ta shige ɗaki tana kuka ranta kwata kwata babu daɗi itakam da zasu mata adalci su barta kawai taji da ciwon mutuwar mijin ta, yayin da Hajiya kuma ta dubi Kawu gami da ɗaga takardun badai wannan bane to wallahi bazan bada ba in kunga cewa lallai lallai sai kun amsa to ku kai kotu sai hukuma ta amsar muku tunda naku ne.

Jiki ba kwari suka fi ce daga gidan dan sun san su da kansu sunyi kuskure na rashin ɗaukan yaran yanzu da suna gunsu ai da dole au za'a bawa. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.