Skip to content

Kamar kullum Ahmad na zaune kofar gida kusan shekara biyun nan yaƙi gajiyawa da zuwa yayin da ita kuma ta kasa kaishi gun hukumar, da sauri yabi bayan ta cikin faɗa ta ce, “Wallahi ka dena bina tun kan inma rashin mutunci.” Rokon ta ya hau yi dan Allah ko kaita ne ta yadda yayi yadda duk ya rame yasa ta ce to dauko motar ya bata tausayi sosai ita da kanta tasan yana sonta sai dai bazata je dangin da basa son ta ba tasan yadda Umman su tasha wahala sosai gun dangin Baban su.

Kan ya. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.