Skip to content

Ummu Hani bata san sa'adda ta ce "Kawu ina za ka da shinkafar nan, kar dai kuce min tafiya zaku yi da ita, ina mu aka kawowa?"

Ta ɗan nisa cike da takaici kamin ta ci gaba, “Ku baku kawo mana ba tsabar rashin adalci wanda aka kawo mana kun ɗebe, to ya kuke so mu rayu? Tsakani da Allah, ni naɗauka kun rabane tun da ku zaku ɗaukemu.”

Tsawa Kawu ya daka mata “Ke yimun shiru ni ba ubanku bane.” Ya yi waje.

Aisha ta miƙawa Muhammad, ta ce Kairiyya su ɗebe ta gaban su gwaggo. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.