Skip to content

Koda Sajida ta kaiwa Momin Walid kulolin cewa tayi su aje agunsu kawai ita daman ba anfani take dasu ba, inma ta aje mutuwa zasuyi akawai, in yaso daga baya in sun samu kuɗi sosai sa biya ta.

Koda Ummu Hani ta dawo suka faɗa mata da kanta ta shiga taima Momin Walid godiya, dan daman botiki guda ta iya samu ta siyo kuɗin sun yanke mata, dan ta biya ta ƴan gwanjo kowa cikin ƙannen nata ta siyo masa riga guda ta sanyi, duk da zafi ake ganin anata bonanza naira ɗari yasa taga bara ta. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.