Bashir yana shigowa Ummansa ta rifeshi da masifa, shiru kawai yayi bai ce koma ba, sai da ta gama sannan ya ce “wallahi Umma kome aka faɗa miki kan wai ina ɗawai niya da yaran nan Allah sharri ne, ki je ki gani su suke wahala da kansu Hasalima da na basu abashi suka amsa, daga baya suka biyani.”
“To naji inason wallahi ka fita sab garsu dan in yanzu in sun ɗauki nauyin kansu da an kwana biyu sun fuskanci kanasan ɗaya daga cikinsu shi kenan zasu dena nema su ɗora ma nauyi.”
Murmushi ya yi “kaji Umma. . .