Skip to content

Washegari bayan Ummu Hani ta siyar da fanke ta dawo gida, miya ta ɗora ta abincin gida na rana da kuma na siyarwar da take.

Tana zaune tana yanka kabeji suna hira da Hajiya Ummu ɗin ta ce dana sauke abincin nan shiryawa zan yi in zo in tafi gidan kawu kan sha biyu tayi masu siyan abinci su fara zuwa.

Anya zaki iya gamawa kan sha biyun nan kuwa, har kije ki dawo yanzu fa tara ta wu ce ga waken ma ban gama tsinta ba, Hajiya ta faɗa lokacin da ta buɗe labulen ɗakin ta dan. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.