Da auren Tahir a kaina ba zan iya ba wani kaina ba, tunda na ɗandana zumar Tahir kowane namiji fanko na ke kallonsa, ba zan iya haɗa jiki da kowa ba. Muje kasuwa in zabo katifar, wuyarta dai in samu shiga gidan. Shi yasa na zaɓi ƙarar da duk abinda na mallaka in kaiwa malamai dan su samo min kan Tahir.
Taɓe baki Fadila ta yi, “Gayen nan dai ba karamin tafiya ya yi da imaninki ba, mu dai in dai kana da masu gida a rana magana ta ƙare. Kin sanar wa su mama ko?” Girgiza. . .
Masha Anty maryam Allah ya kara basira
MASHA ALLAH,mungodiya gaskiya labarin Nan yayi dadi yayi ma’ana.
Masha Allah labari yayi dadi yatafi akan tsari Allah ya taimaka
Allah yakara basira da karfin ido takwara
Na karanta was gari ya waya wlh ya ilimantar ya Kuma fadakar, Maryam litti Allah ya qara baseera da zaqin hannu
Waw masha Allah. Ubangiji Allah ya ƙara basira tare da ɗaukaka amin summa amin ya Allah.
Allah ya k’ara basira Aunty Maryam
Allah ya kara daukaka da fasaha nvl yyi sweet gskia
Masha Allah, Allah ya kara basira amin
Slm.masha Allah novel yayi Allah ya Kara basira da daukaka kina fadakarda mu sosai Allah ya Kara lpy da kwarin Ido.
Masha Allah.novel yayi dadi kina fadakardamu Allah ya Kara basira da kwarin Ido.
Ma sha Allah, Allah ya kara basira labari kam yayi dadi ga daresay a ciki
Masha Allah, labari ya fadakar ya kuma nishadantar,
Masha Allah kishi manya muje zuwa Ubangiji ya Kara daukaka Anty Maryam
Masha Allah Ubangiji yayi Ruko da hannaye Labari ya taho kishi manya
Antymu Allah yakara daukaka mai albarka