Skip to content

Marayu Ma ‘Ya’ya Ne

Labarin Ihsan

“Abba ka ce watarana Momina za ta dawo ko?” Ihsan ta bukata cikin muryar tausayi da yarinta. Shekarunta biyar a raye.

Cikin hanzari Haris ya kalle ta, duk lokacin da ta yi masa irin wannan tambayar abin da ke faruwa kenan, ya yi saurin kallon ta sannan ya ba ta amsa da saurin sai kuma ya bar gurin.

Wannan karon kafin ya ba ta amsar ta kuma jefa masa wata tambayar.

“Abba wai Momina ta mutu, ba za ta dawo ba?”

Da sauri Haris ya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.