Skip to content

Sakon Godiya

Ina mai miƙa saƙon godiya tare da jinjina ta musamman gare ku masu ƙauna da bibiyar labarin nan, ina jin daɗi matuƙa da yadda ake nuna ƙauna ga wannan littafi.

Ina roƙon ku taya ni da addu’a yadda na fara yin rubutun Allah ya sai mun ga ayar ƙarshe da rai da lafiya

Kimanin ƙarfe biyu da kusan mintuna ashirin na dare Isah na tsaye a bakin tagar ɗakin yana hangen sararin harabar hotel ɗin da yadda tsilli-tsillin mutane ke shigowa wasu kuma na fita.

Duk yadda bacci ya. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.